Ingredients

  1. Wake
  2. Kayan miya(tattasai,tarugu,tumatir,albasa)
  3. Manja
  4. Nama ko kifi
  5. Kayan dandano
  6. Spices
  7. Garlic and ginger paste

Cooking Instructions

  1. 1

    Ki wanke wake sai ki zuba ruwa ya sha kanshi ki sa albasa da kanwa kadan kibarshi ya dahu yayi laushi

  2. 2

    Ki nika kayan miyanki sai ki zuba manja a wata tukunyar ki zuba garlic da ginger sai ki zuba kayan miya ki soya

  3. 3

    Ki zuba kayan dandano da spices idan kayan miyanki ya soyu kuma waken yayi laushi sai ki juye kayan miyan cikin waken ki kara kayan dandano in da bukata ki barshi ya kara kamar minti goma sai ki sauke.kina iya sa alaiyaho in kina so.

  4. 4

    Ana iya ci da plantain ko gari ko bread.

Reactions

Edit recipe
See report
Share

Comments

Written by

mhhadejia
mhhadejia @mhhadejia1975
on
Kaduna State, Nigeria

Similar Recipes